13/08/2024
Akwai yiwuwar mutane Su Fara faduwa, idan suna Jin abubuwan da Dan Bello yake bayyanawa, don akwai Wanda aka kunna masa yasa kuka, shiyasa nake cewa alamarin wannan kasar akwai abun mamaki, saboda abun babu ilimi babu tausayi babu tsoron Allah ko kadan wannan mulkin iya duniya ne