IMAN Hausa novels,,2020 so maisa axubda hawaye

IMAN Hausa novels,,2020 so maisa axubda hawaye Na bude wannan page ba dan komai ba sai dan nishadantar da ko lbr maasu dadin wadanda s**a shafi soyayya ta gaskiya da koma yaudara ta xamani 2020

02/08/2022
26/06/2022

Ina son cigaba da ributa littafi amma naga bakusan bude page dina tare da yiman like

17/01/2022

aslm yau dai naxu mako da wata shawara akan soyayya irin ta wannan xamani,yakai dan uwana wanda yake cikin soyayya ko wanda ke da niyar shiga ya kamata,kasan abu goda daga(yarda)dan uwa aduniyar soyayya karkasake ka yarda da mace ko kacika baki akan wadda kake so,bawata macenda baxata iya barin kaba,awanan xamanin bayan nan kodaina yarda da abukanan ko akan wadanda koke so yanxu duniya ta chanxa nakosa dakai ke riguxaka,kada ko manta kada ko yarda da kowa awannan xamanin indai soyayya ce,ada akai soyayyar gaskiya amma ayanxu karyace ksryace karyace in koma baka yarda ba ka tsumdoma acikin koginta kaga yarda xatai dakai,akula masoya

Address

Dutsin-Ma

Telephone

+2349032958736

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when IMAN Hausa novels,,2020 so maisa axubda hawaye posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to IMAN Hausa novels,,2020 so maisa axubda hawaye:

Share