Labarin wasannin kwallon kafa

Labarin wasannin kwallon kafa domin samun labaran wasanni da dumi duminsu kasance da wannan page don samun labarai sahihai

Nigeria 1 Portugal 1
10/06/2026

Nigeria 1 Portugal 1

Kadan ya rage Ronaldo ya jefawa Nigeria kwallon Amma ya barar da ita.Har yanzu Nigeria 0 Portugal 0
10/06/2026

Kadan ya rage Ronaldo ya jefawa Nigeria kwallon Amma ya barar da ita.
Har yanzu Nigeria 0 Portugal 0

An hango Jose Mourinho ya dira a birnin Madrid yanzun nan.
09/06/2026

An hango Jose Mourinho ya dira a birnin Madrid yanzun nan.

Yanzu yanzu 👇👇👇👇👇👇👇👇Jose Mourinho ya dira a birnin Madrid dake kasar Spain 🇪🇸 Domin kammala komawa real Madrid a matsayi...
09/06/2026

Yanzu yanzu 👇👇👇👇👇👇👇👇
Jose Mourinho ya dira a birnin Madrid dake kasar Spain 🇪🇸
Domin kammala komawa real Madrid a matsayin koci.
Wannan hoto an dauke shi karfe 11 da minti 30 na safiyar yau talata.
✈️✈️✈️✈️✈️

Labari da dumi duminsa..... Real Madrid ta shiga zawarcin Dan wasan atletico Madrid Julian Alvarez Mai shekara 24 Dan as...
08/06/2026

Labari da dumi duminsa..... Real Madrid ta shiga zawarcin Dan wasan atletico Madrid Julian Alvarez Mai shekara 24 Dan asalin kasar Argentina.
Real Madrid dai ta ware fam miliyan 150 ne domin daukar tauraron na kasar Argentina.
Shugaban kungiyar florentina perez yace zaiyi duk Mai yiwuwa domin ganin ya kawo Dan wasan kungiyar real Madrid.
A baya dai Barcelona ta matsa lamba akan Dan wasan.
Sai dai Real Madrid tana neman tayi shigar sauri akan Dan wasan.
Ina ya kamata Alvarez ya je Real Madrid ko Barcelona????

Zamu fara da yiwa annabi salati.👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇Muhammad rasulillahi........
08/06/2026

Zamu fara da yiwa annabi salati.
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
Muhammad rasulillahi........

Wacce kungiya kuke wa fatan lashe kofin champions league a kakar wasa Mai zuwa bayan world cup 🏆?
07/06/2026

Wacce kungiya kuke wa fatan lashe kofin champions league a kakar wasa Mai zuwa bayan world cup 🏆?

07/06/2026

Kasan wanene yahonna Dan asalin Jihar Bauchi dake arewacin Nigeria?
Ku biyo mu kusha labari yadda ya samu kwantaragi da Brighton

Ya kamata AHMAD MUSA ya zaba ko kwallo ko Kuma shugabancin Kano pillars.Inji malam jabir Hassan Mai sharhi a kan wasanni...
07/06/2026

Ya kamata AHMAD MUSA ya zaba ko kwallo ko Kuma shugabancin Kano pillars.
Inji malam jabir Hassan Mai sharhi a kan wasanni a Jihar kano

07/06/2026

Yadda Dan wasan Nigeria zadok yahonna ya fashe da kuka jim kadan bayan Saka hannu a kwantaragin shekara 5 a kungiyar kwallon kafa ta Brighton ta kasar england.
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Labarin wasannin kwallon kafa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Labarin wasannin kwallon kafa:

Share

Category